LABARAI

LABARAI

SHUGABAN KARAMAR HUKUMAR GWALE YA ƘADDAMAR DA RABON BAWA SABBIN MALAMAN MAKARANTA TAKARDAR KAMA AIKI SU 505, ZA A BASU ALBASHIN JULY 2026

SHUGABAN KARAMAR HUKUMAR GWALE YA ƘADDAMAR DA RABON BAWA SABBIN MALAMAN MAKARANTA TAKARDAR KAMA AIKI SU 505, ZA A BASU ALBASHIN JULY 2026 A wani muhimmin mataki na ci gaba da inganta harkar ilimi a Ƙaramar Hukumar Gwale, Mai Girma Zababben Shugaban Ƙaramar Hukumar Gwale, Hon Abubakar Ma’azu Mojo, a yau Litinin ya jagoranci bikin

Read More
LABARAI

Malaman Gwale Sun Nemi Shugabanci Mainagarta a NUT, Sun Bukaci a Dakatar da ‘Yan Takara Mutum Uku Kafin Zaɓen Reshen 2026

Malaman Gwale Sun Nemi Shugabanci Mainagarta a NUT, Sun Bukaci a Dakatar da ‘Yan Takara Mutum Uku Kafin Zaɓen Reshen 2026 Daga Comrade Jae Malaman makaranta na Ƙaramar Hukumar Gwale, Jihar Kano, sun yi kira da a samar da shugabanci nagari, gaskiya da rikon amana gabanin zaɓen shugabannin reshen Ƙungiyar Malaman Makaranta ta Najeriya (NUT)

Read More
LABARAI

SHUGABAN NUT YA SAKE GABATAR DA KORAFIN MALAMAI GA GWAMNA ABBA, YA NEMI A BIYA SHUGABANNIN MAKARANTUN SAKANDARE KUDIN DUTY POST

SHUGABAN NUT YA SAKE GABATAR DA KORAFIN MALAMAI GA GWAMNA ABBA, YA NEMI A BIYA SHUGABANNIN MAKARANTUN SAKANDARE KUDIN DUTY POST Daga Umar Tijjani Isah, Shugaban Yada Labarai na NUT Shugaban Ƙungiyar Malamai ta Najeriya (NUT), reshen Jihar Kano, Comrade Baffa Ibrahim Garko, ya sake gabatar da buƙatu da korafe-korafen malaman makaranta ga Maigirma Gwamnan

Read More
LABARAI

KWANKWASIYYA-SHEKARAU TA CANZA SUNA ZUWA ABBA GIDA GIDA-SHEKARAU, TA JADDADA GOYON BAYANTA GA GWAMNA ABBA KABIR YUSUF GABANIN ZAƁEN SHEKARA 2027

 ƘUNGIYAR KWANKWASIYYA-SHEKARAU TA CANZA SUNA ZUWA ABBA GIDA GIDA-SHEKARAU, TA BAYYANA CIKAKKEN GOYON BAYANTA GA GWAMNA ABBA KABIR YUSUF GABANIN ZAƁEN 2027   Ƙungiyar Dandalin Haɗin Kan Kwankwasiyya-Shekarau Unity Forum ta bayyana cikakken goyon bayanta ga Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, tare da sauya sunan ƙungiyar zuwa “Abba Gida-Gida – Shekarau Unity Forum”

Read More