News

Gwamnatin jahar Kano ta Haramta samar da Kungiyar ‘Independent Hisbah Fisabilillahi’, ta kuma  ayyanata a Matsayin Ƙungiyar Da Ba Ta Da Doka . 

Gwamnatin jahar Kano ta Haramta samar da Kungiyar ‘Independent Hisbah Fisabilillahi’, ta kuma  ayyanata a Matsayin Ƙungiyar Da Ba Ta Da Doka . Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida na jahar Kano Gwamnatin Jahar Kano ta fitar da sabon umarni da ke haramta kafawa ko gudanar da kowacce irin ƙungiya ta Hisbah da ba

Read More
News

NAF Ta Mayar da Martani Bayan Burkina Faso Ta Kama Sojojin Najeriya 11.

Gwamnatin soja ta Burkina Faso ta tabbatar da tsare sojojin Najeriya 11 tare da kwace jirgin sojan saman Najeriya, bayan da aka zargi jirgin da shiga sararin samaniyar ƙasar ba tare da izini ba. A wata sanarwa da ƙungiyar kasashen Sahel (AES) ta fitar da yammacin Litinin, ta ce jirgin C-130 mallakin rundunar sojin saman

Read More
News

LABARAN RANA, LITININ 08/12/2025

LABARAN rana. Gwamnan jahar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya karɓi lambar yabo daga gwamnatin tarayyar Nigeria bisa aikin da ya ke yi na kawo sauye-sauye a harkar gwamnati. Kungiyar NUT ta ba wa wasu malaman makaranta tallfin kuɗin magani . A inda Malama Nafisa Abdullahi aka bata Naira dubu 405. Sai kuma malam Isah

Read More
Featured News

KUNGIYAR NUT TA GWALE TARE DA KUNGIYAR MALAMAI MATA SUN KAI WA MALAMA NAFISA ABDULLAHI TALLAFIN KUƊI NA KIMANIN ₦405,000

Kungiyar Malaman makaranta ta NUT reshen karamar hukumar Gwale tare da kungiyar Malamai mata da AOPSHON da kungiyar SUPA sun kai wa Malama Nafisa Abdullahi gudummawar kuɗin da za a yi mata aiki a asibiti a matsayinta ta ɗaya daga cikin Head Teachers ta karamar hukumar Gwale LGEA. Shugaban ƙungiyar NUT ta Gwale Comrade Sani

Read More
Featured News

KUNGIYAR NUT TA GAYA LG TA KAI WA MALAM ISAH IDI KADEMI ZIYARAR DUBIYA DA BASHI TALLAFIN KUDIN SHAN MAGANI

Kungiyar malaman makaranta reshen karamar hukumar Gaya ta kai ziyarar dubiya ga wasu malaman makaranta a ranar Lahadi 7/12/2025.   Shugaban kungiyar NUT na karamar hukumar Gaya Comrade Gaya tare da mataimakansa ne su ka shirya wannan ziyarar dubiya da jaje ga wasu daga cikin malaman makaranta waɗanda su ka haɗa da malam Isah Idi

Read More
News Politics

GWAMNATIN JAHAR KANO TA ƘARYATA ZARGIN DA AKE MATA NA ƘARYA AKAN KASAFIN KUDI….

Gwamnatin Kano Ta Bayyana Ci Gaban Da Aka Samu, Ta Karyata Zarge-Zargen Ƙarya Kan Kasafin Kuɗi. Gwamnatin Jihar Kano ta karyata ikirarin da Babban Mai Taimakawa Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa na baya-bayan nan, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya yi — wanda kuma ya kasance Kwamishinan Yaɗa Labarai a lokacin mulkinsa — dangane da zargin

Read More
Featured News

MAKON YANJARIDU 2025: KUNGIYAR YANJARIDU (NUJ) TA JAHAR KANO TA GABATAR DA TARON ADDU’AR NEMAN HADIN KAN YANJARIDU DA NEMAN ZAMAN LAFIYA A JAHAR KANO DA MA ƘASA BAKI ƊAYA.

MAKON YANJARIDA 2025 Ƙungiyar yanjaridu ta jahar Kano ta bude taronta na makon yanjarida na shekarar 2025 da addu’ar neman zaman lafiya. Kungiyar ta gabatar da taron addu’ar ne a ranar 5/12/2025 a harabar ƙungiyar yanjaridu(NUJ) ta jahar Kano da ke Farm Center da misalin ƙarfe 9:00 na safe. A inda manyan malamai da yanjaridu

Read More
News

The Minister of Defence, retired General Christopher Musa, has stated that the government will no longer negotiate with or pay ransom to terrorists, as doing so only emboldens them and enables further attacks.

The Minister of Defence, retired General Christopher Musa, has stated that the government will no longer negotiate with or pay ransom to terrorists, as doing so only emboldens them and enables further. He made this remark during his screening at the Senate, where he emphasized the need to identify and dismantle terrorist networks. He also

Read More
News

Hukumar Kula da Harkokin Shari’a ta Jihar Kano Ta Dauki Matakin Ladabtarwa Kan Alkalin da Ya Yi Sake a Ayyukansa

Hukumar Kula da Harkokin Shari’a ta Jihar Kano Ta Dauki Matakin Ladabtarwa aKan Alkalin da Ya Yi Sakaci a ayyukansa. Hukumar Kula da Harkokin Shari’a ta Jihar Kano (JSC), ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a Justice Dije Abdu Aboki, ta ɗauki matakan ladabtarwa a zaman ta na 88 da aka gudanar ranar 1 ga Disamba, 2025. A

Read More
Featured News

Kano JSC Suspends Registrar, Warns Judge Over Misconduct

The Kano State Judicial Service Commission (JSC), chaired by Justice Dije Abdu Aboki, has taken major disciplinary decisions following its 88th meeting held on December 1, 2025. Justice dije Abdu AbokiIn a statement on Wednesday, the spokesperson of the Kano State Judiciary, Baba Jibo Ibrahim, said the Commission adopted the findings and recommendations of the

Read More