Gwamnan jahar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya karɓi lambar yabo daga gwamnatin tarayyar Nigeria bisa aikin da ya ke yi na kawo sauye-sauye a harkar gwamnati.
Kungiyar NUT ta ba wa wasu malaman makaranta tallfin kuɗin magani . A inda Malama Nafisa Abdullahi aka bata Naira dubu 405. Sai kuma malam Isah Talle da kuma malam Musa Mammada wanda aka bashi ₦20,000.
Dr. Rabi’u Musa Kwankwaso jagoran darikar Kwankwasiyya ya ce, gazawar gwamnatin tarayya ce ya sa gwamnonin jahohi su ke ƙirƙirar Yansandan jahohi.