Tsohon Ma’aikaci Sani Adamu Kofar Naisa Ya Jinjinawa Gwamna Abba Yusuf Bayan Karɓar Kuɗin Gratuity da Ya Dade Yana Jira
Tsohon Ma’aikaci Sani Adamu Kofar Naisa Ya Jinjinawa Gwamna Abba Yusuf Bayan Karɓar Kuɗin Gratuity da Ya Dade Yana Jira “Ina matuƙar godiya ga Gwamna Abba—Alhamdulillahi, na samu kuɗina na gratuity.” Malam Sani Adamu Kofar Naisa, wanda a baya kafafen yaɗa labarai suka bayyana matsalarsa tare da kai kukansa ga Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba
